INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN Hadarin Jirgin Ruwa Ya Ci Mutane Takwasa A Zamfara A Yayin Da Suka Je Nemawa Iyayensu Ruwan Sha Saboda Matsalar Ruwa Da Ake Fama Da Shi A Yankin

 INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN

Hadarin Jirgin Ruwa Ya Ci Mutane Takwasa A Zamfara A Yayin Da Suka Je Nemawa Iyayensu Ruwan Sha Saboda Matsalar Ruwa Da Ake Fama Da Shi A Yankin



A yau an samu faduwar jirgin ruwa a Gangaren Gulbi dake garin Gusau jihar Zamfara, inda aka samu asarar rayuwaka maza da mata wanda adadin su zai kai mutum takwas.


Rahotanni sun nuna cewa mamatan sun je samowa iwayen su ruwan sha ne saboda matsalar ruwan sha da ya addabi cikin garin Gusau.


Wadanda suka rasu Allah ya gafarta musu, Allah ya karbi shahadarsu.


Comments

Popular posts from this blog

Real Madrid za ta kara da Man City a Champions League