SUBHANALLAH: Wani Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano
SUBHANALLAH: Wani Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano
Wani matashi mai suna Ibrahim Musa, dan shekara 22, Mazaunin Unguwar Rimin Kebe dake Kano, ya yi amfani wuka wajen kashe mahaifiyarsa mai shekara 50, Hajara Muhammad.
Kakakin Rundunar 'yan sandan Kano SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya tabbatar da faruwar lamarin.
Comments
Post a Comment